Albishir: Annobar korona ta fara ban-kwana da Nijeriya

Annobar korona ta fara bankwana

Annobar korona ta fara bankwana

Tura wannan Sakon

 

 An shafe makonni biyu ba tare Korona ta kashe kowa a Nijeriya ba.

Cikin sanawar da ta wallafa a shafinta na yanar gizo cibiyar ta ce, samun nasarar ya sanya har yanzu adadin wadanda cutar Ko­ronar ta kashe a Nijeriya tsayawa a mutane dubu 2,117.

Sai dai ta yi gargadin cewa, ana ci gaba da samun masu kamu­wa da cutar, inda a ranar Juma’ar

Gwamnan jihar Kano, Dokta Abdullahi Umar Ganduje OFR, a lokacin da ya jagoranci mika sanda ga maimar­ da ta gabata aka gano karin mutane 13.

Sababbin alkaluman da cibiyar dakile yaduwar cututtukan ta NCDC ta fitar, sun nuna an yi wa mutane miliyan 2 da dubu 231 da 409 gwajin cutar Korona a Nijeri­ya, yayin da mutane dubu 163 da 540 suka warke daga cikin dubu 167 da 155 da suka kamu da cutar.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *